Mu Zagaya Duniya
'Yan adawa sun yi watsi da hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:01
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' yana bitar wasu daga cikin muhimman labarun lamurran da suka wakana a makon da ya gabata. daga cikin abbubuwan da shirin ya kawo muku, za ku ji cewa, manyan jam’iyyun adawa a Najeriya sun yi watsi da hukuncin kotun sauraron kararrakin saben shugaban kasa da ta tabbatar da nasarar da shugaba Bola Tinubu da ya lashe zaben da ya gudana a karshen watan Fabarairu. da sauransu.