Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Bankin raya Afirka na shirin tallafawa manoma a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin ya karkata ne akan wani shirin tallafawa manoma a Najeriya wanda Bankin raya Afirka ke tallafawa kan yadda za’a samu inganci da habakar samar da wadataccen abinci a fadin kasar wato agricultural transformation agenda support program karkashin ma’aikatar noma ta kasar wanda aka kaddamar a garin Bunkuren jihar Kano.

Kasuwar hatsi a Najeriya
Kasuwar hatsi a Najeriya AP - Sunday Alamba
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.