Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Amurka da Norway sun kaddamar da shirin tallafa wa manoman Afirka

Wallafawa ranar:

Shirin 'Ra'ayoyin Masu Sauraro' na wannan rana tare da Nasiru Sani ya bayar da  damar tattauna wa ne kan shirin bunkasa noma a Afirka da kasashen Amurka da Norway suka kaddamar ta hanyar ware dala milyan 70 domin taimaka wa kananan manoma a nahiyar. 

Wata gona a Najeriya.
Wata gona a Najeriya. Fati Abubakar/RFI
Talla

Kasashen biyu, sun sanar da hakan ne a gefen taron Majalisar Dinkin Duniya a birnin New York, tare da hasashen kara yawan kudaden zuwa milyan 200 a nan gaba. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.