Isa ga babban shafi
Wasanni

Sadio Mane ya karbi lambar yabo matsayin zakaran Afrika na bana

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali ne kan bikin karrama zakaran kwallon Afrika da hukumar CAF ta yi a birnin Rabat na Morocco, kyautar da a wannan karon dan wasan gaba na Senegal da ke taka leda da Bayern Munich ta Jamus wato Sadio Mane ya lashe, wadda ke matsayin karo na 2 bayan lashe makamanciyar kyautar a 2019. 

Ko a 2019 Sadio Mane ne ya lashe gwarzon dan wasan Afrika.
Ko a 2019 Sadio Mane ne ya lashe gwarzon dan wasan Afrika. AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.