Bakonmu a Yau
Abba Sadiq: Ya yi Sharhi game da zaben 'Yan Majalisun Faransa
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:55
Jam’iyyar gurguzu ta samu rinjayen kujeru a zaben ‘Yan Majalisu da aka gudanar a ranar Lahadi, kuma wannan nasarar ce zata ba shugaba François Hollande damar aiwatar da alkawullan da ya dauka a lokacin yakin neman zaben shi. Abba Sadiq Dan Jarida ne kuma mazauni kasar Faransa ya sharhi game da sakamakon zaben.