Birtaniya
An saka ranar Shari'ar mai shafin Wikileaks
Wata Kotu a kasar Birtaniya, ta sanya ranar 12 ga watan Yuli, a matsayin ranar da zata saurari shari’ar daukaka karar da Julian Assange, mai dandanlin Wikileaks ya gabatar, dan kalubalantar tisa keyarsa zuwa Sweden. Inda zai fuskanci shariya kan cin zarafin wasu mata.Kotun ta ce za’ akwashe kwanaki biyu ana sauraren shari’ar.
Wallafawa ranar: