Isa ga babban shafi
Faransa

Cope ya lashe Zaben Shugabancin Jam’iyyar adawa ta UMP a Faransa

Kwamitin gudanar da zaben Jam’iyyar adawa ta UMP a kasar Faransa, ya sanar da Jean-Francois Cope, a matsayin wanda ya lashe zaben shugabancin Jam’iyyar da aka gudanar, bayan samun rinjayen kuri’u fiye da tsohon Firamininista, Francois Fillon. Kwamitin zaben yace, Mista Cope ya samu narasa ne da kuri’u 98.

Jean-François Copé, Sabon shugaban Jam'iyyar adawa ta UMP a Faransa.
Jean-François Copé, Sabon shugaban Jam'iyyar adawa ta UMP a Faransa. REUTERS/Benoit Tessier
Talla

Da farko dai ‘Yan takarar biyu dukkaninsu sun fito sun yi ikirarin lashe zaben tare da zargin an yi magudi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.