Isa ga babban shafi
EU

Ana gudanar da zabe a kasar Luxemburg

A yau ne masu zabe a kasar Luxembourg ke gudanar da zaben ‘yan majalisar dokokin kasar na gaggawa. 

Shugaban gwamnatin Luxembourg, Jean-Claude Juncker
Shugaban gwamnatin Luxembourg, Jean-Claude Juncker REUTERS/Charles Caratini
Talla

Kimanin masu zabe dubu 239 ne suka kada kuri’unsu, a zaben inda pm kasar dan jam’iyar cristien Social, Jean-Claude Jucker zai tunkari jam’iyar Socoalist dake kokarin kawo sauyi a kasar, bayan ficewarta daga kawancen dake mulkin, al’amarin da ya haifar da kiran zaben yan majalisar dokokin na Gaggawa.

jam’iyar Cristien Social dai na bukatar karin kujeru a majalisar dokokin, idan har zata ci gaba da kasancewa jam’iya mafi karfi a kasar ta Luxembourg.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.