Britaniya-Syria
‘Yan Britaniya na gangami kan bakin haure
Dubun-dubatan ‘yan Britaniya na gudanar da gangami a birnin London kan ‘yan gudun hijiran Syria, inda bukatarsu shine gwamnatin Britaniya ta taimakawa ‘yan gudun hijira Syria da ke neman mafaka.
Wallafawa ranar:
Talla
Masu gangamin dai sun yi cuncurodo musamman a ofishin Friministan David Cameron inda suke ambatar Britaniya ta bude kofarta domin karban ‘yan gudun hijiran Syria
A cewar da ya daga cikin masu gangami Dusan Petkovic matakin ta gwamantin Britaniya ta dauka kan ‘yan gudun hijira bai da ce ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu