Isa ga babban shafi
Faransa

Ana zaben kananan hukumomi a Faransa

A yau Lahadi ake gudanar da zaben kananan hukumomi zagaye na biyu a Faransa kuma a karon farko Jam’iyyar ‘yan kishin kasa ta National Front na neman lashe zaben a wani mataki da zai bude kofar nasara ga Marine Le pen a zben shugaban kasa a 2017.

Marine Le pen jagorat JKam'iyyar 'yan Kishin kasa a Faransa
Marine Le pen jagorat JKam'iyyar 'yan Kishin kasa a Faransa REUTERS/Benoit Tessier
Talla

A zagaye na farko Jam’iyyar Le pen ta lAshe zaben a yankuna 6 cikin 13.

Ana ganin a zagaye na biyu a yau Jam’iyyar na iya kai Labari, ko da ya ke sauran manyan Jam’yyun siyasa sun amince su hade kai domin dakile nasarar Jam’iyyar

Jam’iyyar Le Pen dai na tsatstsauran ra’ayi akan musulmi da kuma baki a Faransa, kuma saobda manunofin jam’iyyar ne masu tsauri wasu jam’iyyun suka amince su janye ‘Yan takararsu domin hanawa ‘yan kishin Faransa kai labari.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.