Isa ga babban shafi
Faransa

Hukumomin Faransa na bukatar gurfanar da Sarkozy gaban kotu

Hukumomi Kasar Faransa sun bukaci gurfanar da tsohon shugaban kasar Nicolas Sarkozy a gaban kotu saboda tuhumar da ake masa na cin hanci da rashawa da kuma kokarin hana alkali gudanar da ayyukan sa.

Tsohon shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy da ke fuskantar zarge-zargen badakalar cin hanci da rashawa.
Tsohon shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy da ke fuskantar zarge-zargen badakalar cin hanci da rashawa. REUTERS/Ian Langsdon
Talla

Mai gabatar da kara ya kuma bukaci lauyan tsohon shugaban Thierry Herzog da wani tsohon mai shari’a Gilbert Azibert da suma su gurfana a gaban kotu akan shari’ar saboda hannun da suke da shi.

Wannan mataki dai ba karamar koma baya bane ga Sarkozy wanda yayi kokarin sake dawowa mulki a watan Nuwambar shekarar 2016 amma bai samu nasara ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.