Isa ga babban shafi
Faransa

Hollande ya kai ziyarar farko kasar Morocco

Kungiyar kare hakkin Bil’adama ta Human Rights Watch ta yi kira ga shugaban kasar Faransa Francois Hollande ya ja kunnen kasar morocco game da keta hakkin Dan Adam a wata ziyarar farko da zai kai a kasar ta Morroco.

Shugaban kasar Faransa, Francois Hollande
Shugaban kasar Faransa, Francois Hollande France 2
Talla

A makon nan ne kungiyar ta yi kira ga gwamnatin Morocco ta yi wa kabilun Sharawi guda 22 afuwa ko kuma a kai su kotun farar hula domin yanke masu hukunci don gujewa gallazawa da hukuncin daurin rai da rai da kotun Soji ta yanke masu.

Hollande zai kwashe kwaanki biyu ne yana wannan ziyara a kasar ta Morocco.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.