An kama yan Najeriya a Lesotho
Yan Sanda a kasar Lesotho sun kaddamar da bincike kan zargin cewar yanzu haka wasu bakin sojojin Najeriya da Ghana 14 da akayi hayar su na yunkurin kashe Fira ministan kasar Tom Thabane dan jefa kasar cikin rudanin siyasa.
Wallafawa ranar:
Manyan jami’an Yan Sandan kasar da jami’an gwamnati sun shaidawa kanfanin Dillancin labaran Faransa cewar an kwashe jami’an gwamnati daga ofishin su yayin da fira Minista da Sarki Letsie suka tsoke aikace aikacen su.
Mataimakin kwamishinan Yan Sandan Sello Mosili yace sun samu labarin cewar anyi hayar sojojin Najeriya da Ghana 14 dan kashe Fira Ministan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu