Najeriya
Gini ya rufta da dalibai a Bukur
Ginin wata Makarantar Islamiya a Bukur a Jihar Filato ya rufta kan dalibai sakamakon ruwan sama da aka tafka, kuma al’amarin ya yi sanadin mutuwar kimanin dalibai guda 8, kamar yadda Tasiu Zakari ya aiko da Rahoto daga Jos.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Gini ya rufta da dalibai a Bukur
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu