Isa ga babban shafi
Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya

Ban Ki-moon ya bukaci kawo karshen rikici a Afrika ta Tsakiya

Babban Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya nemi bangarorin da ke yakar juna a Jamhuriyar Tsakiyar Afrika da su kawo karshen fadan da ke salwantar da rayukan al’ummar kasar.

Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a garin Bangui mai fama da rikici.
Dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a garin Bangui mai fama da rikici. ISSOUF SANOGO / AFP
Talla

Babban Sakataren ya fadi hakan ne a cikin wata sanarwa inda ya ce dukkan kungiyoyi dake dauke da makamai ya zama tilas su ajiye makamai su kuma rungumi zaman lafiya da juna.

Rikicin kasar dai ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da tamanin da biyar, yayin da wasu dubu goma sha daya suka rasa matsuguni
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.