Isa ga babban shafi
Morocco

Yan tawayen Polisario sun musanta sanarwar Morocco

Kungiyar yan Tawayen Polisario ta bayyana sanarwar Morocco na cewar zata janye jami’an ta daga yankin yammacin Sahara a matsayin yaudara.Sanarwar da kungiyar ta bayar ta ce janye dakarun Morocco daga Guerguerat ba zai haifar da komai ba, kuma yaudara ce ga kasashen duniya. 

Yankin Polisario da ake takkadama da kasar Morocco
Yankin Polisario da ake takkadama da kasar Morocco Farouk Batiche / AFP
Talla

Kungiyar ta ce har yanzu tana mutunta yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 1991 da kuma bukatar gudanar da kuri’ar jin ra’ayin jama’a dan baiwa yankin yancin cin gashin kan sa.

Morocco da kungiyar Polisario sun kwashe shekaru 17 suna gwabza yaki dan mallakar yankin.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.