Isa ga babban shafi
Togo

Togo: Za'a Yi Zaman Sulhu Tsakanin 'Yan Adawa Da Gwamnati ranar Litinin

Gobe littini ne za’a koma teburin tattaunawar sulhu tsakanin ‘yan adawa da shugaba Faure Gnassingbe na Togo bayan kwashe watanni shida ana ta dauki ba dadi da rigingimu a sassan kasar.

Shugaban Togo Faure Gnassingbé.
Shugaban Togo Faure Gnassingbé. rfi
Talla

Jagoran ‘yan adawa Jean-Pierre Fabre ya bayyana cewa suna fatan ganin anyi zaman sulhu mai amfani tsakanin bangarorin biyu.

Ya nanata bukatar bangaren ‘yan adawa na ganin an saki dukkan mutanen da ake tsare dasu saboda rikicin siyasar kasar kafin  fara zaman sulhun.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.