Togo
Togo: Za'a Yi Zaman Sulhu Tsakanin 'Yan Adawa Da Gwamnati ranar Litinin
Gobe littini ne za’a koma teburin tattaunawar sulhu tsakanin ‘yan adawa da shugaba Faure Gnassingbe na Togo bayan kwashe watanni shida ana ta dauki ba dadi da rigingimu a sassan kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Jagoran ‘yan adawa Jean-Pierre Fabre ya bayyana cewa suna fatan ganin anyi zaman sulhu mai amfani tsakanin bangarorin biyu.
Ya nanata bukatar bangaren ‘yan adawa na ganin an saki dukkan mutanen da ake tsare dasu saboda rikicin siyasar kasar kafin fara zaman sulhun.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu