Bakin haure
Bakin haure 15 sun bace a teku
Majalisar dinkin duniy ta ce, wasu baki 15 sun bace bayan da kwale kwalen da suke ciki ya nitse a tekun Mediterranean.
Wallafawa ranar:
Talla
Mai magana da yawun hukumar kula da 'yan gudun hijira Carltta Sami, ta ce kwale kwalen ya yi hadari ne lokacin da yake dauke da baki kusan 120, kuma akasarin su 'yan Afrika ne.
Labarin na zuwa ne bayan da kungiyar da ke sa ido kan masu kaura ta sanar da bacewar baki 84.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu