Isa ga babban shafi
Korea ta Arewa

Korea ta Arewa na shirye domin mayar da martani

Kasar Korea ta Arewa ta bayyana cewa mudin aka kaiwa kasar hari da makaman Nukliya ,to za ta yi amfani da nata makaman domin mayar da martini,kalaman shugaban kasar Kim Jong Un a zaman babban taron jam’iyyar dake mulkin kasar.

Kim Jong Un Shugaban kasar Korea ta Arewa a taron kasar
Kim Jong Un Shugaban kasar Korea ta Arewa a taron kasar Reuters/路透社
Talla

Ana jiran sanarwa ta musaman daga shugaban kasar yayinda Wasu mutane uku da suka taba karbar kyautar Nobel ta zaman lafiya a duniya sun bukaci a sassautawa Korea ta Arewa takunkuman da kasashen duniya suka kakaba mata bayan sun ziyarci kasar.

Mutanen daga Norway da Birtaniya da Isra’ila sun ce sun gani da idonsu takunkuman sun yi tasiri matuka .
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.