Nijar-Iran
Ziyarar Ahmadinejad a Jamhuriyyar Nijar
Shugaban kasar Iran, Mahmud Ahmadinejad zai kammala ziyara a Jamhuriyar Nijar mai arzikin Uranium, bayan ya ziyarci wasu wurare, tare da tatatunawa da hukumomin kasar da ‘Yan kasuwa domin inganta hulda. Wakiliyar RFI daga Niamey Kubra illo ta aiko da rahoto game da ziyarar shugaban.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ziyarar Ahmadinejad a Jamhuriyyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu