Nijar
Shugaban Nijar ya kaddamar da aikin samar da wadataccen ruwa
A wani mataki na magance matsalar karancin ruwan shan da ake fuskanta a Jahar Damagaram, shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou ya kaddamar da aikin samar da wadataccen ruwa domin magance matsalar baki daya. Shugaban yace matsalar Ruwa matsalla ce babba da ta shafi Jamhuriyyar Nijar baki daya. Sai dai wasu ‘Yan kasar sun ce suna fatar shugaban ba siyasa bace ya kaddamar a kasar, kamar yadda za ku ji a rahoton Ibrahim Malam TChillo.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu