Nijar
Malaria ta fi kisan jama'a a Jamhuriyar Nijar
Jamhuriyar Nijar ta gudanar da bukukuwan zagayowar ranar yaki da zazzabin cizon sauro kamar dai sauran kasashen duniya. Zazzabin cizon sauro dai na a matsayin cutar da ta fi kowacce kisan jama’a a kasar ta Nijar, to sai dai kamar yadda za ku ji a wannan rahoto da wakilinmu na Damagaram Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana, an samu gagarumin ci gaba a fagen yaki da cutar sakamakon irin matakan da ake dauka a shekarun baya-bayan nan.
Wallafawa ranar:
Talla
Malaria ta fi kisan jama'a a Jamhuriyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu