Isa ga babban shafi

Shugaban Minusma ya gana da Shugaban Nijar

Jakadan Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kan yankin Sahel dake Mali El Ghassim Wane ya ziyarci Nijar inda ya gana da shugaban kasa Bazoum Mohammed a kan yaki da 'yan ta’adda da rundunar Majalisar ta MINUSMA da kuma ta G5 Sahel keyi.

Rundunar sojin Minusma a Mali
Rundunar sojin Minusma a Mali Marie-Lan Nguyen / Wikimedia Commons
Talla

Jami'in ya bayyana irin kokarin da kasashen  Nijar da kawaenta keyi na ganin sun murkushe kungiyoyin 'yan ta'adda dake ci gaba da kai hare-hare a kasashen da suka hada da Burkina Faso,Nijar,Mali,Chadi.

Motar sojoji a babban sansanin rundunar dakarun wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a birnin Bamako dake Mali.
Motar sojoji a babban sansanin rundunar dakarun wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a birnin Bamako dake Mali. AP - Sean Kilpatrick

A duk kullum ana samun asarar rayuka a wadanan yankuna kama daga farraren hula,da jami'an tsaro na kasashen yankin.

Da dama daga cikin mazauna yankunan suka kauracewa gidajen su.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.