Nijar-Coronavirus
Ana samun karuwar masu kamuwa da covid-19 a Nijar bayan watsi da rigakafi
Yayin da ake samun karuwa alkalumman masu kamuwa da cutar Covid-19 kusan kowace rana a Jamhuriyar Nijar, wani rukuni na al'umma kasar na fatali da gangamin shasshawarar allurar rigakafin Cutar da aka kaddamar tun cikin watan mayun wannan shekara.Wannan kuwa na zuwa ne, bayan kasar China ta yi alkawarin tallafawa kasashen Afirka da allurar akalla biliyan 1. Daga Agadas ga rahoton Umar Sani.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:57