Isa ga babban shafi
EU-Afrika

EU ta linka kudaden Tallafinta ga gabacin Afrika

Kungiyar Kasashen Turai ta ribanya kudin agajin da ta bai wa kasashen da ke fama da yunwa a Gabashin Afrika, inda yanzu kudin ya kai Euro miliyan 95. Kwamishinan agajin gaggawa, Kristalina Georgieva, ta sanar da Karin a ziyara da ta kai Nijar da Chadi.

Kristalina Georgieva, Kwamishinan agajin gaggawa ta kungiyar Turai
Kristalina Georgieva, Kwamishinan agajin gaggawa ta kungiyar Turai Reuters
Talla

Kungiyar tace akalla mutane Miliyan 23 ke fuskantar barazanar yunwa a kasashen Nijar, Chadi, Mali, Mauritania, Najeriya da Burkina Faso.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.