Isa ga babban shafi
Faransa- wasanni

Tarzoma ta barke a gasar Euro 2016

Wata sabuwar tarzoma ta barke tsakanin magoya bayan kasashe daban daban da suka taru domin gasar cin kofin Turai da Faransa ke daukan nauyi.

Lokacin da jami'an yan sanda suka tarwatsa masu hatsaniya a gasar cin kofin kasashen Turai da Faransa ke daukan nauyi
Lokacin da jami'an yan sanda suka tarwatsa masu hatsaniya a gasar cin kofin kasashen Turai da Faransa ke daukan nauyi Reuters/路透社A teargas grenade explodes near an England fan ahead
Talla

Jami’an ‘yan sanda sun ce, rikicin ya barke ne a birnin Marseille da ke kudancin Faransa, kuma a dai dai lokacin da ake shirye shiryen fafatawa tsakanin Ingila da Rasha.

Tuni dai ‘yan sandan suka tarwatse masu hayaniyar da hayaki mai sa kwalla.

Idan anjima ne kuma, wasu mutane uku ‘yan asalin kasar Ingila da wata mata Bafaranshiya za su gurfana a gaban kotun Marseille kan zargin su ta tayar da tarzoma a lokacin gudanar da gasar ta EURO 2016.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.