Isa ga babban shafi
Faransa

Faransa za ta kawar da baki a Calais

Shugaban Faransa Francois Hollande, ya yi alkawarin kawar da bakin da ke samun mafaka a sansanin 'yan gudun hijira a Calais, sakamakon matsin lambar da yake ci gaba da fuskanta daga 'yan adawa.

Sansanin 'yan gudun hijira da ke Calais na Faransa
Sansanin 'yan gudun hijira da ke Calais na Faransa REUTERS/Pascal Rossignol
Talla

Shugaban ya ce, daga nan zuwa karshen shekara, za a kawar da sansanin 'yan gudun hijirar da ke dauke da baki akalla  dubu 7 zuwa dubu 10.

Hollande ya ce, kasar za ta bude kofofinta ga masu neman mafaka muddin suka cika sharuddan da aka shata.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.