Faransa
Wani mahari dauke da wuka ya jikata mutane a Paris
Hukumomin yan Sanda a birnin Paris na kasar Faransa sun bayyana mutuwar mutum biyu bayan da wani mutum ya dabawa mutane da dama wuka kafin jami'an tsaro sun harbe shi har lahira.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce mutane sun razana inda suka yi ta kutsawa shagunan sayar da abinci domin kaucewa harin wanda aka kai shi a yankin Opera dake tsakiyar Paris.
Ya zuwa yanzu dai babu cikakken bayani a kan maharin da kuma dalilinsa na kai harin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu