Isa ga babban shafi
Faransa

Wani mahari dauke da wuka ya jikata mutane a Paris

Hukumomin yan Sanda a birnin Paris na kasar Faransa sun bayyana mutuwar mutum biyu bayan da wani mutum ya dabawa mutane da dama wuka kafin jami'an tsaro sun harbe shi har lahira.

Lamarin tsaro a kasar Faransa
Lamarin tsaro a kasar Faransa Reuters
Talla

Rahotanni sun ce mutane sun razana inda suka yi ta kutsawa shagunan sayar da abinci domin kaucewa harin wanda aka kai shi a yankin Opera dake tsakiyar Paris.

Ya zuwa yanzu dai babu cikakken bayani a kan maharin da kuma dalilinsa na kai harin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.