Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayin masu saurare game da rikicin Siyasar Masar
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
Ministocin gwamnatin Shugaba Morsi na Masar guda hudu sun yi murabus, da suka hada da Ministan Muhalli da sadarwa, sakamakon matsin lamba daga masu zanga-zanga. Masu zanga-zangar sun abka wa hedikwatar Jam’iyyar Brotherhood ta shugaba Morsi kuma ‘Yan adawa sun ba shugaban wa’adi zuwa Talata ya yi Murabus. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra'ayinsu.
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu