Isa ga babban shafi
Nijar

Kotu ta bada umarnin rushe gidajen marasa galihu a Agadez

Hukumomi a Agadez sun bada umurnin rushe wasu gidaje a wata unguwar marasa galihu bayan hukuncin wata babbar kotu da fayyace cewa jama'a ba su da izinin zama a wajen.Lamarin dai na faruwa ne yayin da sauran jama'a da ambaliyar ruwa tayi wa barna ke zaman jiran Gwamnati ta sama musu mafita daga halin da suke ciki.Oumar Sani daga garin na Agadez ya aiko mana da rahoto kan lamarin.

Daya daga cikin gidajen da wasu 'yan gudun hijira daga Mali ke zaune a wani yanki dake garin Agadez a Jamhuriyar Nijar.
Daya daga cikin gidajen da wasu 'yan gudun hijira daga Mali ke zaune a wani yanki dake garin Agadez a Jamhuriyar Nijar. RFI/Bineta Diagne
Talla
03:00

Kotu ta bada umarnin rushe gidajen marasa galihu a Agadez

Oumarou Sani

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.