Nijar
Kotu ta bada umarnin rushe gidajen marasa galihu a Agadez
Hukumomi a Agadez sun bada umurnin rushe wasu gidaje a wata unguwar marasa galihu bayan hukuncin wata babbar kotu da fayyace cewa jama'a ba su da izinin zama a wajen.Lamarin dai na faruwa ne yayin da sauran jama'a da ambaliyar ruwa tayi wa barna ke zaman jiran Gwamnati ta sama musu mafita daga halin da suke ciki.Oumar Sani daga garin na Agadez ya aiko mana da rahoto kan lamarin.
Wallafawa ranar:
Talla
Kotu ta bada umarnin rushe gidajen marasa galihu a Agadez
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu