Isa ga babban shafi
Nijar

'Yan adawa sun kaurace wa ganawa da hukumar zaben Nijar

A Jamhuriyar Nijar,  an gana tsakanin jami’an hukumar zabe mai zaman kanta da kuma wakilan jam’iyyun siyasar kasar, to sai dai ban da na bangaren adawa wadanda suka yanke shawarar kaurace wa ganawar.Wakilinmu na Yamai,Souley Maje Rejeto ya aiko mana da wannan rahoto. 

Ibrahim Yakouba,Shugaban jam'iyyar MPN KISHIN KASA a Nijar
Ibrahim Yakouba,Shugaban jam'iyyar MPN KISHIN KASA a Nijar rfi hausa
Talla
03:00

'Yan adawa sun kaurace wa ganawa da hukumar zaben Nijar

Michael Kuduson

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.