EU
EU ta tsawaita takunkumi kan Rasha
Kungiuyar Kasashen Turai ta sanar da kara wa’adin takunkumin tattalin arzikin da ta kakaba wa Rasha zuwa watanni shida nan gaba saboda rawar da kasar ke takawa wajen rikicin kasar Ukraine.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar kungiyar ta ce, takunkumin da aka sanya wa Rasha a shekarra 2014 da ake saran karewar sa a watan Janairu mai zuwa, zai ci gaba da aiki nan da watanni shida masu zuwa.
Kungiyar ta bayyana damuwa kan rashin samun ci gaba wajen sasanta rikicin na Ukraine.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu