Najeriya
Fyade: Iyaye na ficewa da 'yayansu a sansanonin ‘Yan gudun hijira a Maiduguri
An samu karuwar zargin fyade a sansanonin ‘yan gudun hijira da ke Maiduguri jihar Borno, abinda ya tilastawa wasu mutane ficewa daga sansanonin domin kare ‘ya’yansu, kamar yadda wakilin RFI a Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Fyade ya sa Mata na ficewa sansanonin ‘Yan gudun hijira a Maiduguri
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu