Nijar
Majalisar matasa ta kasar Nijar ta fara taronta na shekara shekara
Matasan kasar Niger sun fara wani babban zaman taron su na shekara shekara karo na 11 a birnin Zinder na jahar Damagaram, inda suke tattauna matsalolin dake a dabar rayuwar matasa a kasar.kamar yadda za ku ji, a rahoton da Ibrahim Malam Tchillo ya hada mana
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESPONDANT-2018-08-28
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu