Isa ga babban shafi
Nijar-Turai

Majalisar Dinkin Duniya ta damu dangane da bakin haure a Agadez

Shugaban hukumar kula da bakin haure ta Majalisar Dimkin Duniya OIM Williams Lacy Swing na ziyarar aiki a Agadez da ke Jamhuriyar Nijar, domin ganawa da hukumomi da kuma dimbin baki da ke kan hanyarsu ta ficewa zuwa arewacin Afirka da kuma Turai.

Yan cin rani kan hanyar zuwa Turai
Yan cin rani kan hanyar zuwa Turai REUTERS/Akintunde Akinleye
Talla

Agadez dai na a matsayin babbar matattara ga ‘yan asalin kasashen Afirka Kudu da Sahara ke amfani da ita a yunkurinsu na zuwa ci rani, to sai dai hukumomin kasar ta Nijar na iya kokarinsu domin shawo kan bakin wadanda ke jefa rayukansu a cikin hatsari.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.