Najeriya
Saboda Allah na gina wa mutanen Bama gidaje- Indimi
Attajirin Najeriya dan asalin Jihar Borno Alhaji Mohammed Indimi ya gina gidaje 100 ga ‘yan gudun hijirar garin Bama da rikicin Boko Haram ya raba da gidajensu.
Wallafawa ranar:
Talla
A can baya attajirin ya sha sukan kan yin watsi da mutanensa, musamman bayan rahotannin da suka ce ya gina katafaren gida na kasaita a Amurka.
Indimi wanda shi ne shugaban kamfanin mai na Oriental Energy yana cikin hamshakan attajiran a Najeriya.
Wakilinmu Bilyaminu Yusuf a Borno ya ji ta bakin Indimi a cikin rahoton da ya aiko.
Saboda Allah na gina wa mutanen Bama gidaje- Indimi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu