Isa ga babban shafi
Chadi

Alkalai na yajin aiki a Chadi

Alkalai sun tsunduma yajin aikin kwamaki 10 a duk fadin kasar Chadi, bayan share dogon lokaci suna tattaunawa da gwamnati dangane da wasu bukatunsu ba tare da samun biyan bukata ba.

Shugaban kasar Chadi Idriss Déby
Shugaban kasar Chadi Idriss Déby Ludovic MARIN / AFP
Talla

Malaman shari’ar sun bukaci a biya su kudaden alawus sakamakon ayyukan da suka yi a bara, da kuma wasu kudade da gwamnati ta yankewa illahirin ma’aikatan kasar sakamakon matsalar tattalin arziki.

Matsalar tattalin arzikin Chadi na ci gaba da kasancewa barazana ga gwamnatin Idriss Deby, wadda yana cikin hujojjin da shugaban ke cewa ya hana gudanar da zabe a kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.