Isa ga babban shafi
Benin

Yan Sanda sun capke wani dan Majalisa a Benin

A Jamhuriyar Benin an cakfe wani dan majalisar dokokin kasar Mohamed Atao, wanda ake zargi da dillancin kayayyakin da aka haramta shiga da su cikin kasar da suka hada da magunguna.

Magunguna da aka shigo da su kasar Benin
Magunguna da aka shigo da su kasar Benin DR
Talla

A farkon shekarar 2018 ne yan sanda suka gano ta yadda ake shigowa da magunguna kasar ba bisa ka’ida ba,wanda bincike ya nuna cewa dan Majalisa Mohamed Atao na da masaniya a kai.

Tuni gwamnatin Patrice Talon ta gabatar wa majalisar dokokin kasar bukatar ganin an cire wa dan majalisar rigar kariya domin gurfanar da shi a gaban kotu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.