Isa ga babban shafi
Saudi

An Aiwatar da Hukuncin Kisa kan Mutane 70 a Saudiyya

Kasar Saudiyya ta aiwatar da hukuncin kisa kan wani mutun na 70 a cikin wannan shekara da ake zartas da hukunci kan su saboda aikata manyan laifuka.

Sakataren Tsaro na Amirka Ash Carter yana ganawa da Sarki Salman bin Abdul Aziz a Fadar Sarki dake  Al-Salam a Jeddah, Saudi Arabia, ranar July 22, 2015.
Sakataren Tsaro na Amirka Ash Carter yana ganawa da Sarki Salman bin Abdul Aziz a Fadar Sarki dake Al-Salam a Jeddah, Saudi Arabia, ranar July 22, 2015. Reuters/路透社
Talla

An zargi Alaa al-Zahrani da laifin kashe wani dan Saudiyya Abdullah al-Sumairi ta hanyar kwankwantsa kai da wani katon gungumen dutse.

Kamfanin dillancin labaran kasar Saudiyya ya ce a tsawon shekarar data gabata an kashe mutane 153 ne saboda aikata laifuka da suka hada da fataucin miyagun kwayoyi, fashi da makami da sauran laifuka da aka haramta.

A cewar Kungiyar Amnesty ta duniya  shekara ta 2015 ta fi kowace shekara, cikin shekaru 20, da aka fi samun yawan masu laifuka da aka kashe.

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.