Brazil
Wani Minista yayi murabus a Brazil
A kasar Brazil Folha de Sao Paulo wani Minista da ake ganin na sahun gaba cikin manyan Ministocin kasar yayi murabus da rana tsaka yau Jumaa.Da jimawa kungiyoyin yakar cin hanci da rashawa a Brazil suka nuna damuwa dangane da tafiyar sabuwar Gwamnatin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana zargin Ministan ne, mai suna Folha de Sao Paulo da laifuka da suka shafi cin hanci ra rashawa da ya shafi har da Shugaban kasar Michel Temer.
Shugaban kasar dai a nashi bangaren ya musanta hannu a zargi da ake masu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu