-
Kotu ta bada umarnin sakin 'yar adawar da ta kwashe watanni 4 a tsare aTunisia
-
DSS ta bankado shirin kai hare-hare a lokacin bikin sallah a Najeiya
-
Madaukakin Asusun kasar Qatar, ya fara zuba jari a fannin wasannin motsa jiki a kasar Amurka
-
Sama da malaman makarantu dubu 6 ne suka fadi jarabawa a Ghana
-
Mayakan Boko Haram sun yi wa matasa 8 kisan gilla a jahar Borno
-
Kungiyoyin kwallon kafar, Cardiff City, ta Ingila da FC Nantes, ta Faransa sun karata a kotu.
-
Yadda iyalai ke ta shirye-shiryen gudanar da bikin Sallah
-
Al’ummar Saliyo na shirin kada kuri'a a babban zaben kasar
-
Ra'ayoyin Masu Saurare kan batutuwa da dama
-
Aljeriya ta tisa keyar yan ci ranin kasashen Afrika sama da dubu 9 a jamhuriyar Nijer
-
Karfin teku ne ya tarwatsa jirgin nutson Titan: Bincike
-
Dr Abdulkadir Suleiman Muhammed game da matsayin aikin Hajji a Musulunce
-
'Yan tawayen Mali, ba su goyi bayan ficewar dakarun Majalisar dinkin duniya daga kasar ba.
-
An tarwatsa wani gungun Sinawa, masu sana'ar cripto a kasar Libiya
-
Yau ake kaddamar da soma zagayen belin wutar gasar Olympic ta duniya.
-
Mahajata musulmi sama da miliyan biyu ne suka taru domin gudanar da aikin haji a kasar Saudiya
-
Najeriya na shirin sake bude Bodar Same da ke tsakaninta da jamhuriyar Benin