RAHOTON NOMA A NAJERIYA KASHI (3)
Matsalar tsaro ta gurgunta noman doya a jihar Neja
Jihar Neja da ke arewa maso tsakiyar Najeriya na daya daga cikin manyan jihohin da suka yi fice wajen noman doya a kasar, sai dai tun bayan bullar matsalar tsaro a jihar aka samu koma baya na yawan doyar da ake nomawa a duk shekara.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:32
Talla
Wakilinmu a jihar ta Neja Isma'il Karatu Abdullahi ya hada mana rahoto akan halin da ayyukan noman doyar ke ciki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu