Isa ga babban shafi
Zaben - Nijar

'Yan adawa sun karkare yakin neman zaben Nijar

Yau Lahadi ake karkare yakin neman zaben 'yan siyasa a Nijar, kafin ranar zaben neman shugabancin kasar zagaye na biyu na ranar Lahadi tsakanin dan takarar PNDS Tarayya Mohamed Bazoum da na RDR Canji Mahamane Ousmane. 

Mahamane Ousmane tsohon Shugaban Jamhuriyar Nijar
Mahamane Ousmane tsohon Shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamane Ousmane
Talla

Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraron rahotan da sabuwar wakiliyar RFI hausa Rakia Arimi ta aiko mana daga Yamai, kan yadda magoya bayan Mahamane Ousman suka karkare nasu yakin neman zaben a Yamai.

03:53

Rotoho - Gangamin karshe na magoya bayan Mahamane Ousman kafin zaben Nijar zagaye na biyu

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.