Isa ga babban shafi

Dr.Nuhu Mabai: Kan tayin gwamnatin rikon kwarya a Nijar

Kasar Aljeriya ta yi tayín gabatar da shirin kafa gwamnatin rikon kwaryar watanni 6 a Jamhuriyar Nijar domin mayar da mulki ga fararen hula, yayin da kungiyar ECOWAS ke cewa har yanzu tana kan bakarta ta ganin zababben shugaba Bazoum Mohammed ya koma karagar mulki, a daidai lokacin da sojojin Nijar ke cewa suna bukatar akalla shekaru 3 kafin mika mulki.

Shugaban mulkin sojin Nijar Abdourahmane Tchiani tare da mukarrrabansa a birnin Yamai
Shugaban mulkin sojin Nijar Abdourahmane Tchiani tare da mukarrrabansa a birnin Yamai © REUTERS/Balima Boureima/File Photo
Talla

Dangane da wannan dambarwa Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr. Bashir Nuhu Mabai na Jami’ar Dutsinma.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.