Turkiya-Faransa
Turkiya ta yabawa Matakin Majalisar Dattawar Faransa
PM kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya yi marhabin da matakin wasu wakilan majalisar Dattijan kasar Faransa, dake neman danne dokannan dake hana karyata kisan kiyashi da aka yi wa Armeniyawa a lokacin yakin duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
PM na Magana ne a cikin wani shirin gidan TV da aka yi dashi.
Yayi fatan ganin Korun tsarin mulki na kasar Faransa, zata yi abinda ya dace game da wannan doka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu