Birtaniya-Afghanistan
Birtaniya ta fara nazarin neman sulhu da Kungiyar Taliban
‘Yan Majalisun Britaniya sun bukaci kulla yarjejeniyar zaman lafiya da kungiyar Taliban da ke kasar Afghanistan don samun zaman lafiya a kasar, yayin da sojojin kasar ke shirin ficewa. Kwamitin tsaro na Majalisar Birtaniya, yace kin kulla yarjejeniyar zaman lafiya da Taliban na iya haifar da yakin basasa a cikin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Sakataren tsaron Britaniya, Philip Hammond, yace a shirye Britaniya take ta taimaka don kulla yarjejeniyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu