Isa ga babban shafi
France

Mutane 17 sun Mutu Sakamakon Ambaliyar ruwan Sama a Faransa

Hukumomi a kasar Faransa sun ce mutane 16 suka mutu sakamakon iska da goguwa da ambaliyar ruwan sama mai karfi a yankin Riviera cikin dare, kafin wayewar gari lahadi.

Wasu wurare da ambaliyar ruwa ya mamaye a  Faransa
Wasu wurare da ambaliyar ruwa ya mamaye a Faransa REUTERS/Eric Gaillard
Talla

Hukumomin sun ce akwai kuma wasu Karin mutane 4 da babu duriyarsu har ya zuwa wannan lokaci.

Shugaban Faransa Francois Hollande har ya ziyarci inda aka sami ambaliyan ruwan domin jajantawa jama'a.

 

Harkokin sadarwa a yankin wanda shine yankin da ya fi sauran samun baki yayanke, yayin da hasken wutan lantarki sun tsintsinke a yankin.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.