Girka
'Yan gudun hijira: Girka na bukatar tallafi
Kasar Girka ta bukaci tallafin kudade daga kasahsen da ke kungiyar tarayyar Turai domin amfani da su wajen aiwatar da yarjejeniyar da aka kulla ta hana baki kwarara zuwa kasashen Yankin.
Wallafawa ranar:
Talla
Firaminsitan Girka Alexis Tsipiras ya ce, ya zama wajibi su gaggauta yin aiki tare domin hana bakin tsallakawa nahiyar Turai.
A karkashin yarjejeniyar, za a kafa wata runduna ta mutane 4,000 wadda za ta yi aikin hana bakin zuwa Yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu