Isa ga babban shafi
Najeriya

Yan bindigar da suka sace dalibai mata a Kaduna, sun sake su

Rahotanni daga Najeriya sun ce yan bindigar da suka sace dalibai mata guda 6 a wata makarantar Sakandare dake Jihar Kaduna, sun sake su bayan karbar diyyar naira miliyan 10.

Nigeria: Kaduna-Abuja expressway
Nigeria: Kaduna-Abuja expressway The Guardian Nigeria
Talla

Jaridar Premium Times da ake bugawaa Najeriya tace an saki daliban Makarantar ‘Engravers College’ ne yammacin jiya juma’a, inda daga bisani aka kai su ofishin yan Sanda da kuma asibiti domin duba lafiyar su.

Arewacin Najeriya ya kazanta da lamuran  garkuwa da jama'a,a dai-dai lokacin da jama'a ke ci gaba da kokawa da rashin cikkaken tsaro a yankunan su.

Wasu daga cikin iyayen yaran da suka ga ‘yayan su sun tabbatar da labarin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.