Isa ga babban shafi
Masar

Wasu yan Jaridu sun gurfana a gaban kotu a Masar

Uku daga cikin shugabannin kungiyar ‘yan jaridu a kasar Masar sun gurfana gaban kotu a yau talata, bisa zargin cewa sun boye wasu ‘yan jaridu da kotu ke nema domin hukuntar da su.

zanga zangar yan jaridu a kasar Masar
zanga zangar yan jaridu a kasar Masar REUTERS/Mohamed Abd El Ghany
Talla

Wadanda aka gurfanar a gaban kotun dai sun hada da shugaban kungiyar ‘yan Jaridun Yahiya Kallash, da sakatarensa Gamal Abdul Rahim da kuma wani mai suna Khaled elbalshu.
Masar na daga cikin kasashe dake tauye hakokin yan jaridun da kuma ke hana su gudanar da ayyukan yada ya kamata.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.